EPISODE · Oct 10, 2025 · 21 MIN
Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailA duk lokacin da a ka samu canjin shugabanci, hakan kan zo da kalubale da dama.Muƙamin shugabancin Hukumar Zabe ta kasa na daga cikin mukamai a Najeriya da 'yan kasa ke cece-kuce a kai.Ko wadanne irin Kalubale ne ke gaban sabon shugaban hukumar zabe ta kasa?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.