EPISODE · Jun 9, 2022 · 14 MIN
Kalubalen ’Yan Takarar Shugabancin Najeriya A 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA ranar Laraba 8 ga watan Yuni, 2022 Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kammala zaben fid-da gwanin da zai yi mata takara a babban zaben 2023.Kasantuwar akwai jam'iyyun hamayya da ke hankoron hankade jam'iyyar APC din daga karagar mulkin kasar, ko wadanne kalubale ’yan takarar kujerar shugaban kasa a Najeriya ke fuskanta?Ku biyo mu domin sauraron irin fata da magoya bayan ’yan takara ke yi wa gwanayensu, tare da bayanan kalubalen da ke gaban ’yan takarar kujerar shugaban kasa a zaben mai zuwa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kalubalen ’Yan Takarar Shugabancin Najeriya A 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.