EPISODE · Feb 4, 2022 · 14 MIN
Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA ranar Alhamis ne matan ’yan canji daga Kasuwar Wapa da aka tsare suka ziyarci Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero domin neman ya sanya baki a bayyana musu halin da mazajen nasu suke ciki.Shirin Najeriya A Yau ya dauko cikakken rahoton halin da iyalan ’yan canjin suke ciki shekara guda tun bayan tsare su.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.