EPISODE · Jun 24, 2022 · 14 MIN
Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan bayyanar labarin kamun tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Ike Ekweremadu da mai dakinsa Kan Safarar Sassan Jikin dan Adam 'yan Najeriya ke ta musayar ra'ayi. Shirin Najeriya A Yau ya bi diddigin labarin, ya kuma tattauna da 'yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya kan kamun da aka yi wa Ekweremadu. A yi sauraro lafiya
Embed this episode
NOW PLAYING
Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.