EPISODE · Jun 13, 2024 · 15 MIN
'Kananan Hukumomi Na Daf Da Zama Mabarata'
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan
Send us Fan MailGwamnatocin Kananan Hukumomi sun koka cewa za a dora musu nauyi idan har aka amince da N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.Sai dai ma’aikatansu na ganin ba su dalilin fadin hakan, ganin yadda suka samu ninkin kudaden shiga bayan cire tallafin man fetur.Ku biyo mu cikin Shirin Najeriya a Yau domin jin yadda za a warware wannan takaddama.
Embed this episode
NOW PLAYING
'Kananan Hukumomi Na Daf Da Zama Mabarata'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.