EPISODE · Oct 3, 2022 · 12 MIN
Ƙarshen Boko Haram; Yadda Aka Yi Bikin Cikar Najeriya 62 A Borno
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailShekara 12 da 'yan ta'adda suka yi suna cin karensu babu babbaka a Maiduguri Jihar Borno ta sanya tsawon wannan shekaru ba a bikin ranar 'yancin kai sai bana. Ko a halin yanzu ana iya cewa an samu zaman lafiya a Maiduguri? Saurari cikakken shirin domin jin hakikanin halin da Jihar Borno ke ciki.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ƙarshen Boko Haram; Yadda Aka Yi Bikin Cikar Najeriya 62 A Borno
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.