EPISODE · Apr 6, 2023 · 13 MIN
Ko Jam'iyyun Adawa Za Su Kwace Shugabancin Majalisa?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailLura da yadda jam'iyyun adawa suka samu kujeru masu yawan da ke neman basu rinjaye a zauren Majalisar Tarayyar Najeriya. Ya ya zata kaya s sabuwar majalisar kasar? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi irin tasirin da yawan 'yan majalisun da suka fito daga jam'iyyun adawa zai shafi tafiyar da harkokin majalisar.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ko Jam'iyyun Adawa Za Su Kwace Shugabancin Majalisa?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.