EPISODE · Sep 29, 2022 · 15 MIN
Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar INEC ta dage wa ’yan takarar takunkumin yakin neman zaben 2023 daga ranar Laraba 28 ga watan Satumbar da muke ciki.A yayin da aka ’yan takarar suka shiga fafutikar neman jama’a su zabe su, rikice-rikicen cikin gida sun dabaibaye manyan jam’iyyun siyasar Najeriya.Shi rikcin cikin gidan manyan jam’iyyun zai bai wa masu tasowa damar kai bantensu a zaben 2023? Saurari shirimu na yau domin jin ta bakin ’ya’yan jam’iyyu da masana kan abin da ke wakana.
Embed this episode
Ready to play
Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.