Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023? episode artwork

EPISODE · Sep 29, 2022 · 15 MIN

Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023?

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailHukumar INEC ta dage wa ’yan takarar takunkumin yakin neman zaben 2023 daga ranar Laraba 28 ga watan Satumbar da muke ciki.A yayin da aka ’yan takarar suka shiga fafutikar neman jama’a su zabe su, rikice-rikicen cikin gida sun dabaibaye manyan jam’iyyun siyasar Najeriya.Shi rikcin cikin gidan manyan jam’iyyun zai bai wa masu tasowa damar kai bantensu a zaben 2023? Saurari shirimu na yau domin jin ta bakin ’ya’yan jam’iyyu da masana kan abin da ke wakana.  

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Sep 29, 2022

Embed this episode

Ready to play

Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023?

0:00 15:18

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on September 29, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!