EPISODE · Apr 7, 2022 · 14 MIN
Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayanai sun karade Najeriya kan mai yiwuwa babbar jam'iyyar adawa ta kasar PDP ta yi watsi da tsarin karɓa_karɓa a wani yunkuri na ƙwace mulki daga hannun jam'iyya APC mai mulki a zaɓen baɗi. Anya wannan yunƙuri zai kaita ga nasara kuwa?Saurari amsar wannan tambaya da ma waɗansu masu alaƙa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.