Ko Yarjejeniya Da ’Yan Ta’adda Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Arewa? episode artwork

EPISODE · Mar 13, 2025 · 27 MIN

Ko Yarjejeniya Da ’Yan Ta’adda Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Arewa?

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailMasu iya magana kan ce dole uwar na ki. Matsalar tsaro da ta ki ci ta ki cinyewa musamman a Arewacin Najeriya tana tilasta wa wasu al’ummomi zakulo hanyoyin samun sa’ida ko yaya suke.Daya daga cikin wadannan hanyoyi da wasu al’ummomi suka runguma ita ce kulla yarjejeniya da ’yan bindigar dake addabar yankunansu.Shin ko cimma yarjejeniya da ’yan fashin daji mafita ce daga matsalar tsaro?Wane hali yankunan da suka kulla irin wannan yarjejeniya suke ciki a halin yanzu?Shirin Najeriya a Yau na wannan ;pkaci zai yi duba ne kan yarjejeniyoyin da wasu al’ummomi suke kullawa da ’yan ta’adda a Arewacin Najeriya.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Mar 13, 2025

Embed this episode

NOW PLAYING

Ko Yarjejeniya Da ’Yan Ta’adda Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Arewa?

0:00 27:15

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 27 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on March 13, 2025.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!