EPISODE · Mar 13, 2023 · 14 MIN
Ko Yaya Mulkin Tinubu Zai Kasance?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGanin cewa jam'iyyun adawa sun samu kuri'u sama da miliyan 13 a zaben shugaban kasa da ya gudana ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun 2023, shin yaya karfin adawa zai shafi tafiyar gwamnatin zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu?Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin wadansu da ba su zabi Tinubu ba a zaben da ya gabata ba, ya kuma ji ta bakin masana kan wannan maudu'i.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ko Yaya Mulkin Tinubu Zai Kasance?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.