EPISODE · Aug 2, 2024 · 23 MIN
Kuskuren Da Gwamnati Ta Yi Har Aka Fara Zanga-Zanga
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf
Send us Fan MailYadda zanga-zangar tsadar rayuwa ke gudana a Najeriya na cigaba da daukan hankali al'umma.Ana ganin wasu lamuran ba su tafi daidai ba saboda matakan da aka yi ta dauka ba su yi tasiri ba.Shirin Najeriya a Yau ya yi sharhi ne kan abin da gwamnati ta yi sakaci da shi har mutane suka kai ga yi ma ta zanga-zanga.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kuskuren Da Gwamnati Ta Yi Har Aka Fara Zanga-Zanga
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.