Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara episode artwork

EPISODE · Mar 11, 2022 · 12 MIN

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailMajlisar Dattawa ta juya wa Shugaba Buhari inda ta kafe a kan dokar da ta haramta wa masu rike da mukaman siyasa tsayawa takara ko zaben tsayar da ’yan takara har sai sun yi murabus.Sashen da Buharin yake so majalisar ta soke na kunshe ne a sabuwar dokar zaben da Buharin ya sanya wa hannu a kwana-kwanan nan.Shin wane sauyi wannan sashe zai kawo musamman ga zaben 2023?

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Mar 11, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara

0:00 12:19

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 12 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on March 11, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!