EPISODE · Mar 11, 2022 · 12 MIN
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMajlisar Dattawa ta juya wa Shugaba Buhari inda ta kafe a kan dokar da ta haramta wa masu rike da mukaman siyasa tsayawa takara ko zaben tsayar da ’yan takara har sai sun yi murabus.Sashen da Buharin yake so majalisar ta soke na kunshe ne a sabuwar dokar zaben da Buharin ya sanya wa hannu a kwana-kwanan nan.Shin wane sauyi wannan sashe zai kawo musamman ga zaben 2023?
Embed this episode
NOW PLAYING
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.