Matakan Da Manoman Jihar Taraba Suka Dauka Kan 'Yan Ta'adda episode artwork

EPISODE · Nov 28, 2024 · 22 MIN

Matakan Da Manoman Jihar Taraba Suka Dauka Kan 'Yan Ta'adda

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailWata matsala da kasar nan ke cigaba da fuskanta itace matsalar karancin abinci sakamakon ‘yan ta’adda dake barnata amfanin noma, hana manoma yin noma, a wasu lokutan ma karbar kudaden haraji daga manoma a wasu yankunan kasar nan.Hakan yasa alummomin Karamar hukumar Gassol da Balli dake jihar Taraba daukar wasu matakai don samawa kan su mafita daga ayyukan irin wadannan yan ta’adda.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna ne kan irin matakan da alummar wadannan yankuna suka dauka don gudanar da ayyukan noma.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Nov 28, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Matakan Da Manoman Jihar Taraba Suka Dauka Kan 'Yan Ta'adda

0:00 22:08

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 22 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on November 28, 2024.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!