EPISODE · Jul 28, 2025 · 19 MIN
Matakan Karfafa Gwiwar 'Yan Najeriya Kan Zabe—INEC
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan Mail‘Yan Najeriya da dama ne dai aka bayyana basa fitowa kada kuri’a a duk lokacin da zabe ya zagayo.Wasu daga cikin ‘yan Najeriya sun bayyana dalilan su da suka hada da rashin jin dadin abun da hukumar zabe keyi, rashin yadda da sakamakon zabannin da suka gabata da dai sauran su a matsayin dalilan su.Ko wadanne matakai hukumar zabe INEC take dauka don karfafawa ‘yan Najeriya gwiwan fitowa kada kuri’a a 2027?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Matakan Karfafa Gwiwar 'Yan Najeriya Kan Zabe—INEC
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.