EPISODE · Sep 2, 2021 · 14 MIN
Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGwamnatocin jihohin Kaduna da Katsina da Neja da Zamfara sun kuduri aniyar daukar matakin bai-daya don kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi al'ummarsu.Matakan da jihohin, wadanda suka fi fama da hare-haren 'yan bindiga, suka dauka sun hada da rufe wasu kasuwanni da hanyoyi.Shin me ya hana su daukar wannan mataki tun tuni?
Embed this episode
NOW PLAYING
Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.