EPISODE · Jul 28, 2022 · 16 MIN
Matsalar Tsaro Zai Iya Kawo Wa Zaben 2023 Cikas
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailShin za a yi zabe a wasu kauyukan karkarar kuwa a zaben 2023? Ta'addanci dai ya yi kakagida a jihohin Kaduna, Katsina, Neja da Zamfara.Ganin cewa an sami karancin yin rajistar katin zabe a wadannan yankuna, wasu kungiyoyi masu zaman kansu ne ke taimakawa wasu yankunan karkara yin rajistar katin zaben.Shirin Najeriya a yau ya tattauna da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, da kungiyoyi masu rajin kare hakkokin jama'a, da masana a kan wannan al'amari.
Embed this episode
NOW PLAYING
Matsalar Tsaro Zai Iya Kawo Wa Zaben 2023 Cikas
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.