EPISODE · Sep 16, 2025 · 26 MIN
Matsayin Doka Kan Hawa Mumbari Ba Tare Da Izinin Gwamnati Ba
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailMatakin hana malaman da ba su da rajista hawa mumbari a Neja yana ci gaba da yamutsa hazo a ciki da wajen jihar.Yayin da wasu suke ganin wannan mataki bai dace ba, wasu kuwa gani suke faduwa ta zo daidai da zama, wato matakin ya zo a daidai lokacin da ake bukata.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kan tanadin Dokar Kasa game da wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Matsayin Doka Kan Hawa Mumbari Ba Tare Da Izinin Gwamnati Ba
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.