EPISODE · Dec 1, 2022 · 15 MIN
Matsayin Kuri’ar ’Yan Gudun Hijira A Zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da ya rage kwana 85 a yi zaben 2023, ta yaya miliyoyin ’yan Najeriya da ke gudun hijira za su kada kuri’a?Shin INEC ta shirya bai wa ’yan Najeriya da ke sansanonin gudun hijira damar amfani da ’yancinsu na kada kuri’ar zaben mutanen da za su shugabance su?Shirin Najeriya A Yau na kunshe da karin bayani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Matsayin Kuri’ar ’Yan Gudun Hijira A Zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.