EPISODE · Aug 1, 2025 · 22 MIN
Me Dokar Kasa Ta Ce Kan Karin Wa’adin Aiki Da Shugaban Kasa Keyi?
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailBayan Karin wa’adin aiki da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi ga kwanturola janar na hukumar hana fasa kwauri ta kasa Bashir Adewale Adeniyi ne dai lamarin ke ta shan suka daga mutane daban-daban.Yayin da wasu ke ganin abinda shugaban kasan yayi daidai ne, wasu kuwa na ganin hakan yayi hannun riga ga tanade-tanaden kundin tsarin mulkin kasa.Ko me dokar kasa tace game da wannan Karin wa’adi da shugaban kasan yayi?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Dokar Kasa Ta Ce Kan Karin Wa’adin Aiki Da Shugaban Kasa Keyi?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.