EPISODE · Aug 18, 2023 · 14 MIN
Me Ya Sa A Ke Naɗa 'Yan Arewa Ministocin Tsaro
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailƘididdiga ta nuna cewa yawancin ministocin da ake naɗa wa su jagoranci fannin tsaro a mulkin dimokraɗiyya suna fitowa ne daga yankin arewa.Ƙalubalen tsaro ya fi ƙamari a wannan yanki, abin da ya sa wasu ke ganin hakan wani salo ne da zai sa su maida hankali wajen magance damuwar yankin.A cikin shirin Najeriya a Yau, mun duba tasirin da nadin 'yan Arewa a matsayin ministocin tsaron gwamnatin Tinubu zai yi tasiri wajen magance matsalolin tsaron yankin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Ya Sa A Ke Naɗa 'Yan Arewa Ministocin Tsaro
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.