EPISODE · Jun 23, 2026 · 26 MIN
Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailA ’yan watanni da suka gabata, matasa da yawa a Najeriya sun dukufa don ganin hakar su ta cimma ruwa wajen samun kudaden kirifto.Amma alamu na cewa a baya-bayan nan wasu daga cikinsu sun sare sun kuma saduda sun dawo daga rakiyar harkar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne a kan dalilan wasu matasan na yin watsi da harkar kirifto.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.