EPISODE · May 6, 2025 · 27 MIN
Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailYin gwagwarmaya ko fafutuka wani abu ne da ke cikin jinin dan Adam, musamman idan yana kokarin ganin an samu sauyi ko cigaba a al'umma. Sai dai a Najeriya, sau da yawa ana danganta kalmar "gwagwarmaya" da rikici ko sabani da gwamnati.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan yadda za a yi gwagwarmaya ba tare da an taka doka ba.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.