EPISODE · Aug 26, 2024 · 14 MIN
Me Ya Sa 'Yan Siyasa Ke Naɗa Tarin Mataimaka A Gwamnati?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf
Send us Fan MailGwamnatoci a matakai daban-daban na ta ikirarin rage kashe kudin gwamnatin ko tsuke bakin aljihu.Sai dai masu sharhi na gani wasu masu mukaman siyasa ke nada tarin mataimaka wadanda wasu ma ba lallai sun taba ido biyu da su ba.Shirin Najeriya a Yau zai yi sharhi ne kan rawar da masu taimaka wa ‘yan siyasa da yawa ke taka wa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Ya Sa 'Yan Siyasa Ke Naɗa Tarin Mataimaka A Gwamnati?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.