EPISODE · Jul 24, 2023 · 14 MIN
Me Zai Faru Idan Tinubu Bai Miƙa Sunayen Ministoci A Wannan Makon Ba?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da 'yan Najeriya suka matsu su ji labarin cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunayen ministoci majalisa, a yanzu dai kwanaki kaɗan suka rage wa shugaban a dokance.Makusantan shugaban ƙasar sun taɓa cewa “ba za a wuce kwana 30 ba tare da an gabatar da sunayen ministocin Tinubu ba” amma har yanzu saidai jita-jita. Ko meyasa aka kasa cika wannan alƙawarin?A cikin shirin Najeriya a yau, za ku ji abin da zai iya faruwa idan har aka cika kwana 60 ba tare da gabatar da sunayen ba.
Embed this episode
Ready to play
Me Zai Faru Idan Tinubu Bai Miƙa Sunayen Ministoci A Wannan Makon Ba?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.