EPISODE · Jan 15, 2024 · 14 MIN
Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailTun bayan hukuncin kotun koli kan zaben gwamnan Jihar Kano da aka yi ranar Juma'a 12 ga Janairun 2024, hankali ya koma kan makomar jam'iyyar APC mai mulki a matakin kasa da ta zamo jam'iyyar hamayya a jihar. Ko mece ce makomar APC a Kano? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.