EPISODE · Apr 7, 2025 · 25 MIN
Mene Ne Tasirin NYSC Bayan Shekaru 50 Da Kafa Shi?
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailShirin bautar ƙasa wanda aka kafa tun a shekarar 1973, an kirkire shi da nufin haɗa kan matasa daga kowane lungu da saƙo na ƙasar nan, domin fahimtar juna da kawar da wariyar yanki da kabilanci.Amma a yau, bayan shekaru fiye da arba'in da biyar da fara wannan shiri, jama’a da dama na tambaya: ko har yanzu shirin na da tasirin da aka kirkire shi domin shi?Ko har yanzu bautar ƙasa NYSC na ci gaba da samar da haɗin kai da ake buƙata a Najeriya?Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan ko har yanzu kwalliya na biyan kudin sabulu kan kafa shirin bautar kasa?
Embed this episode
NOW PLAYING
Mene Ne Tasirin NYSC Bayan Shekaru 50 Da Kafa Shi?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.