EPISODE · Sep 17, 2024 · 22 MIN
‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan Mail‘Yan Najeriya sun yu ta sa ran zuwan matatar Dangote zai samar da saukin wahalhalun man fetur.Sai dai tun ba a je ko ina ba ana ta samun musayar kalamai tsakanin kamfanin NNPCL da Dangote kan batun.Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan yadda farshin man fetur ke ci gaba da karuwa duk da zuwan matatar Dangote
Embed this episode
NOW PLAYING
‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.