EPISODE · Jan 17, 2023 · 14 MIN
‘Muna Zaman Kunci Tun Da Mijina Ya Rasu A wajen Yi Wa Kasa Hidima’
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMatan sojoji ’yan mazan jiya da suka mutu a fagen daga, sun koka da rashin kulawar da ya kamata su samu.“Kudin jana’izar maigida na kawai muka samu” in ji daya daga cikin matan. Shin me shugabanni ke yi don tallafa wa iyalan sojojin da suka rasa ransu?Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki?
Embed this episode
NOW PLAYING
‘Muna Zaman Kunci Tun Da Mijina Ya Rasu A wajen Yi Wa Kasa Hidima’
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.