PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun episode artwork

EPISODE · Jul 18, 2022 · 14 MIN

PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailZaben Jihar Osun ya nuna alumu da yawa cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran zabukan da suka gabata a Najeriya.APC ta sha kaye, inda ta ci kuri'u 375,027, jam'iyyar PDP ta yi nasara da cin kuri'u 403,371.Hakan ya sa masana na cewa, 'yan najeriya sun fara gane siyasa yanzu. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da mazaunan Osun, game da yadda suka kalli zaben, da INEC, hukumar zabe Mai zaman kanta. Da kuma Mai sharhi kan harkokin siyasa.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jul 18, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun

0:00 14:59

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 14 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on July 18, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!