EPISODE · Jul 18, 2022 · 14 MIN
PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailZaben Jihar Osun ya nuna alumu da yawa cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran zabukan da suka gabata a Najeriya.APC ta sha kaye, inda ta ci kuri'u 375,027, jam'iyyar PDP ta yi nasara da cin kuri'u 403,371.Hakan ya sa masana na cewa, 'yan najeriya sun fara gane siyasa yanzu. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da mazaunan Osun, game da yadda suka kalli zaben, da INEC, hukumar zabe Mai zaman kanta. Da kuma Mai sharhi kan harkokin siyasa.
What this episode covers
Send us Fan Mail Zaben Jihar Osun ya nuna alumu da yawa cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran zabukan da suka gabata a Najeriya. APC ta sha kaye, inda ta ci kuri'u 375,027, jam'iyyar PDP ta yi nasara da cin kuri'u 403,371. Hakan ya sa masana na cewa, 'yan najeriya sun fara gane siyasa yanzu. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da mazaunan Osun, game da yadda suka kalli zaben, da INEC, hukumar zabe Mai zaman kanta. Da kuma Mai sharhi kan harkokin siyasa.
NOW PLAYING
PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m