EPISODE · May 30, 2023 · 13 MIN
Shin Da Gaske Tinubu Ya Janye Tallafin Man Fetur?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailDuba da cewa da yawa cikin 'yan Najeriya na ganin da tallafi man fetur su ke amfana kai tsaye. Me batun cire tallafin mai ke nufi, wane mataki kungiyar masu hada-hadar man fetur za su dauka, kuma ya ya 'yan Najeriya suka kalli wannan batu?Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Da Gaske Tinubu Ya Janye Tallafin Man Fetur?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.