EPISODE · Feb 20, 2023 · 14 MIN
Shin don talakawa gwamnoni ke adawa da canjin kudi?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan da Gwamnatin Najeriya ta canza kudaden kasar wadansu gwamnoni ke adawa da tsarin, saboda a cewarsu, tsarin zai shafi masu karamin karfin jihohinsu.Shin da gaske domin talakawa gwamnonin ke wannan fada?Shirin Najeriya A YAU ya ji ta bakin ’yan Najeriya kan yadda suke kallon fadan da gwamnonin suka ce suna yi domin su.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin don talakawa gwamnoni ke adawa da canjin kudi?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.