EPISODE · Dec 16, 2022 · 14 MIN
Shin Gwamnatin Kano Za Ta Rataye Abduljabbar?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGwamnatin Jihar Kano ta bayyana abin da take shirin yi kan hukuncin kisa ta hanyar rataya da Babbar kotun Musulunci ta yanke wa Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara kan yin batanci ga Manzon Allah (SAW).Shin kuna ganin za a aiwatar da hukuncin kotun?Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin inda aka kwana.
What this episode covers
Send us Fan Mail Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana abin da take shirin yi kan hukuncin kisa ta hanyar rataya da Babbar kotun Musulunci ta yanke wa Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara kan yin batanci ga Manzon Allah (SAW). Shin kuna ganin za a aiwatar da hukuncin kotun? Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin inda aka kwana.
NOW PLAYING
Shin Gwamnatin Kano Za Ta Rataye Abduljabbar?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m