EPISODE · Dec 23, 2021 · 15 MIN
Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMasana da mahukunta sun sha bayar da shawarwari kan yadda za a magance matsalar tsaro ta hanyoyi daban-daban.Sai ga shi Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce shi dai gwmnatinsa ba za ta karbi tubar ’yan bindiga ba, kashe su za ta yi, domin a wurinta, dan bindigar da aka kashe kawai shi ne kawai ya tuba.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da fashin bakin masana da ra’ayoyin ’yan Jihar Kaduna a kan wannan batu.A yi sauraro lafiya
What this episode covers
Send us Fan Mail Masana da mahukunta sun sha bayar da shawarwari kan yadda za a magance matsalar tsaro ta hanyoyi daban-daban. Sai ga shi Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce shi dai gwmnatinsa ba za ta karbi tubar ’yan bindiga ba, kashe su za ta yi, domin a wurinta, dan bindigar da aka kashe kawai shi ne kawai ya tuba. Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da fashin bakin masana da ra’ayoyin ’yan Jihar Kaduna a kan wannan batu. A yi sauraro lafiya
NOW PLAYING
Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m