EPISODE · Oct 27, 2025 · 25 MIN
Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailTun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin hakan zai taimaka wajen yaki da rashin tsaro, wasu kuwa na ganin duk jama’ar ja ce.Shin ko sauya hafsoshin tsaro zai kawo karshen fargaban da al’umma ke yi?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.