EPISODE · Sep 19, 2023 · 14 MIN
Shin Matasa Sun Gamsu Da Ministocin Da Ake Son Naɗa Musu?
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailAn bayyana sunan matasa sabbin jini har mutum 2 da ake son naɗawa a muƙamin ministocin ma’aikatar matasa ta Najeriya.Yawanci an saba ma’aikatar matasa akan haɗe ta da ta wasanni a damƙawa mutum guda, sai gashi a wannan karon an yi ƙarami da babbar mnistan matasa, kuma dukansu ba wanda ya haura shekara 35.To ko yanzu za a iya cewa waɗannan matasa da za a naɗa zai gamsar sabbin jini a Najeriya? Ku saurari cikakken shirin
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Matasa Sun Gamsu Da Ministocin Da Ake Son Naɗa Musu?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.