EPISODE · Aug 15, 2024 · 21 MIN
Shin Matasa Sun Shirya Karbar Ragamar Shugabanci A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos
Send us Fan MailMatasa na ta hankoron a ba su dama domin su jagoranci shugabanci da dora shugabanni na gari.Sai dai wasu na ta diga ayar tambaya ko matasan za su iya tabuka abin kirki ba tare da sun bayar da kunya ba.Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan yiwuwar matasan na iya yin abin da ya dace.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Matasa Sun Shirya Karbar Ragamar Shugabanci A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.