EPISODE · Jun 14, 2024 · 13 MIN
Shin Mutum Zai Iya Cinye Naman Layyarsa Shi Kadai?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan
Send us Fan MailA lokacin Bikin Babbar Sallah da mutane kan yi layya, ana sa ran wanda bai yi ba ma ya samu ya ci nama.Amma wasu masu karamin karfi kan bayyana yadda makwabtansu da suka yi layya sukan shige da namansu gida su yi tuwo-na-mai-na.Shirin Najeriya a Yau zai duba halalcin yin hakan a Musulunce.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Mutum Zai Iya Cinye Naman Layyarsa Shi Kadai?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.