EPISODE · Aug 25, 2023 · 14 MIN
Shin Tinubu Zai Naɗa Ɗansa Ministan Matasa?
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailA daidai lokacin da aka zura ido domin ganin wanda za a naɗa ministan matasa, tuni shugabannin matasan APC suka cimma matsaya a kan shugaban ƙasa Tinubu ya naɗa ɗan sa a wannnan kujera.Sai dai kawunan matasan ya rabu, sakamakon yadda suka ce mulki ba abin da za a maida shi na 'yan uwa da iyali ba ne.Shirin Najeriya A Yau ya maida hankali kan yadda matasa ke ta kara-kai-na gameda kujerar ministan matasa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Tinubu Zai Naɗa Ɗansa Ministan Matasa?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.