EPISODE · Oct 14, 2021 · 19 MIN
Shin Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Zai Kawo Karshen Magudin Zabe?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar zaben Najeriya (INEC), ta samu amincewar Majalisar Dattawa wajen bayyana sakamakon zabe ta intanet.Shin hakan na nufin an yi maganin magudi da murdiyar zabe a kasar ke nan?Abin da shirinmu na yau ya mayar da hankali a kai ke nan. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
Ready to play
Shin Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Zai Kawo Karshen Magudin Zabe?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.