EPISODE · Jan 20, 2022 · 15 MIN
Shin Ya Dace Malaman Addini Su Shiga Siyasa?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMutane da dama na kallon siyasa a matsayin wani fage da bai dace da malaman addini ba, wasu kuma na ganin ai siyasa wani bangare ne na shugabanci, don haka malamai suna da rawar da za su taka, saboda haka ya kamata su tsaya takara har ma su rike mukamai a gwamnati. Mun tattaro ra’ayoyin jama’a ciki har da na malaman sannan muka mika su ga wani mai sharhi domin warare zare da abawa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Ya Dace Malaman Addini Su Shiga Siyasa?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.