EPISODE · Aug 4, 2022 · 15 MIN
Shirin da matasan Najeriya ke yi wa zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, hankalin duniya ya fara dawowa Najeriya. lura da irin adadin 'yan kasar da kuma zaman ta giwar Afirika. Masu hikima na cewa matasa ne kashin bayan al’umma, shakka babu, ko wane irin tanadi matasan ke yi wa wannan zabe da zai baiwa sabbin shugabanni damar mulkarsu har na tsawon shekara hudu?Wannan shine batun da shirin namu na wannan lokaci ya mayarda hankali akai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shirin da matasan Najeriya ke yi wa zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.