EPISODE · Jan 18, 2022 · 15 MIN
Shirin Da 'Yan Najeriya Suke Yi Wa Zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar zabe ta kasa ta fara shirye-shirye don gudanar da zabukan shekarar 2023. ’Yan takara kuwa har sun fara fitowa suna bayyana aniyarsu ta neman tsayawa takara. Amma abin tambaya shi ne, shin ’yan Najeriya masu zaben a shirye suke kuwa?A yau shirin namu ya yi duba ne a kan shirye-shiryen da ’yan Najeriya ke yi wa zaben 2023.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shirin Da 'Yan Najeriya Suke Yi Wa Zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.