EPISODE · Sep 24, 2021 · 14 MIN
Takaddama Kan Yi Wa Malaman Jihar Kano Gwajin Kwakwalwa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA kokarinta na tsaftace wa'azi a jihar Kano, gwamnati na yunkurin yin dokar gwada lafiyar kwakwalwar malamai. Wannan yunkuri na shan raddi daga malaman da almajirai da dama, har ma wasu na bayar da shawarar a fara daga shuwagabanni masu rike da mukaman siyasa zuwa kan masu unguwanni kafin a zo kan malamai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Takaddama Kan Yi Wa Malaman Jihar Kano Gwajin Kwakwalwa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.