EPISODE · May 26, 2025 · 24 MIN
Tasirin Dangantaka Tsakanin Bangaren Zartarwa Da Na Majalisa A Kan Talaka
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA tsarin mulkin dimokuraɗiyya, dangantaka tsakanin bangaren zartarwa da majalisun dokoki tana taka muhimmiyar rawa wajen gudanar da shugabanci a tsakanin al’umma.A galibin kasashe masu bin tsarin na dimokuraɗiyya, ’yan majalisa kan kasance masu wakiltar al’umma da kare muradunta, da sa ido da kuma bayar da shawarwarin da suka dace ga bangaren zartarwa domin ci gaban kasa.Sai dai a Najeriya, a wasu lokutan akan zargi ’yan majalisa da zama ’yan amshin Shata.Ko me ya sa haka? Shin yaya ya kamata dangantaka ta kasance a tsakanin banaren zartarwa da majalisar dokoki a tsarin mulkin dimokuraɗiyya?Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai duba.
Embed this episode
NOW PLAYING
Tasirin Dangantaka Tsakanin Bangaren Zartarwa Da Na Majalisa A Kan Talaka
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.