EPISODE · Feb 11, 2022 · 15 MIN
Tasirin Harshen Koyarwa Kan Neman Ilimi
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMutane da dama na da tunanin idan aka koyar da karatu a harshensa na asali, zai samu saukin koyon abin da ake koya masa cikin dan lokaci.Shin me bincike ya nuna game da alakar harshen da aka koyar da mutum karatu da kuma fahimtarsa?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da gamsasshen bayani akan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Tasirin Harshen Koyarwa Kan Neman Ilimi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.