EPISODE · Jun 30, 2022 · 13 MIN
Tasirin Kawancen NNPP Da ‘Labour Party’ A Zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailYunkurin neman jam’iyyar da za ta hana jam’iyyar APC zarcewa a mulki da kuma hana PDP dawowa kan mulki a Najeriya ya sa hankalin manazarta siyasa kallon rade-radin kawance tsakanin Jam’iyyar NNPP da Labour Party a matsayin mafita ga masu irin wancan tunani.Amma shin da gaske ne akwai maganar kawancen?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko irin tasirin da wannan kawance zai yi idar har ta tabbata.
Embed this episode
NOW PLAYING
Tasirin Kawancen NNPP Da ‘Labour Party’ A Zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.