EPISODE · Sep 20, 2024 · 24 MIN
Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailMasu fashin baki sun nuna fargabar yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jahar Edo ranar Asabar. Sai dai kuma al’ummar jIhar sun ce ko ana ha-maza-ha-mata za su fito su kada kuri’a.Shirin Najeriya a Yau zai yi nazari ne a kan irin tanadin da masu ruwa da tsaki ke yi wa wannan zabe
Embed this episode
NOW PLAYING
Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.