EPISODE · Jul 15, 2025 · 24 MIN
Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailGaskiya da rikon amana suna cikin dalilan da suka sa tsoon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi fice a siyasar Arewacin Najeriay. Wasu masana da ma makusantar tsohon Shugaban kasar dai suna ganin Arewa ta yi rashi kuma zai yi wuya a samu makwafansa.Yayin da ake binne marigayin, hankalin wasu 'yan Najeriya ya fara komawa ga yiwuwar samun wanda zai iya maye gurbinsa a fagen siyasar Najeriya. wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.