EPISODE · Sep 22, 2023 · 15 MIN
Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailA duk lokacin da ake wani al’amari da jama’a ke bukatar masaniya a kai, ‘yan jarida na sahun gaba wajen ganin sun kutsa domin samun rahotanni.Sai dai a lokuta da dama a kan samu cikas daga wasu jami’an tsaro da a ko da yaushe kokarin su shine hana ‘yan jarida shiga wasu wurare musamman idan abun ya shafi manyan jami’an gwamnati.A gefe guda kuma, wasu ‘yan jaridan na gamuwa da ajalinsu a bakin aiki.Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan da ya kamata a dauka gameda cin zarafin ‘yan jarida da kisan gilla da ake ma wasu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.