Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida episode artwork

EPISODE · Sep 22, 2023 · 15 MIN

Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida

from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan MailA duk lokacin da ake wani al’amari da jama’a ke bukatar masaniya a kai, ‘yan jarida na sahun gaba wajen ganin sun kutsa domin samun rahotanni.Sai dai a lokuta da dama a kan samu cikas daga wasu jami’an tsaro da a ko da yaushe kokarin su shine hana ‘yan jarida shiga wasu wurare musamman idan abun ya shafi manyan jami’an gwamnati.A gefe guda kuma, wasu ‘yan jaridan na gamuwa da ajalinsu a bakin aiki.Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan da ya kamata a dauka gameda cin zarafin ‘yan jarida da kisan gilla da ake ma wasu.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Sep 22, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida

0:00 15:36

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on September 22, 2023.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!